Idan Mutum Yana Ittikaafi, Sai Janaba Ta Same Shi Ta Hanyar Mafarki, Yaya Zaiyi?

0
206

Amsa: Idan ya farka sai yaje banɗakin masallacin yayi wanka, idan kuma babu ruwa sai yayi taimama.

Hujja: (Fuqhu Maslim Alajnatu Da’ima).

Domin karanta cikakken bayani akan Ana Iya Kaiwa Mai Ittikaafi Ziyara? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Alfijir Ya Fito, Kuma Da Janaba A Jikina Cikin Ramadan, Yaya Azumina? danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceShin Akwai Wata Ibada Ce Da Akafi Son Mai Ittikaafi Ya Dinga Yi?
Labarin na GabaAna Iya Kaiwa Mai Ittikaafi Ziyara?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.