Idan Al’Ada Ta Ɗauke, Kuma Banyi Wanka Ba, Har Alfijir Ya Fito, Shin Yaya Azumina Zai Yiwu?

0
217

Amsa: Macen da ta gama al’ada, da wacce ta haihu, jinin ya ɗauke, duk hukuncin su ɗaya daa mai janaba; babu komai idan alfijir ya fito ba suyi wanka ba, kuma azuminsu bai ɓaci ba.

Hujja: (Fatawar A-‘imamun Nawawi, Ajmu’ul Fatawa war Rasa’ili Mujalladi na 17).

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Ramadan Yazo, Kuma Ana Bina Bashin Azumin Ramadan 5 Ko 7 Ko 10 Na Wanda Ya Wuce, Yaya Zanyi? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Ramuwar Azumin Ramadan danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceIdan Alfijir Ya Fito, Kuma Da Janaba A Jikina Cikin Ramadan, Yaya Azumina?
Labarin na GabaIdan Ramadan Yazo, Kuma Ana Bina Bashin Azumin Ramadan 5 Ko 7 Ko 10  Na Wanda Ya Wuce, Yaya Zanyi?
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.