Idan Na Manta Na Sha Ruwa Ko Naci Abinci Cikin Watan Ramadan, Yaya Azumina?

0
225

Amsa: Wanda duk ya manta ya sha ruwa ko yaci abinci, azuminsa yana nan daram.

Hujja: “Wanda ya ci ko ya sha bisa mantuwa cikin Ramadan, ya ƙarasa azuminsa, babu ramuwa akan shi, Allah ne ya ciyar da shi ya shayar da shi”

Marawaici Abu Huraira, littafi: Sahihul Bukhari.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Ana Bina Bashin Azumin Ramadan 5 Ko 7, Har Wani Ramadan Din Ya Sake Zuwa, Zan Iya Ciyar Da Mutum 5 Ɗin Ko 7 Arana Ɗaya Lokaci Ɗaya? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Ramadan Yazo, Kuma Ana Bina Bashin Azumin Ramadan 5 Ko 7 Ko 10  Na Wanda Ya Wuce, Yaya Zanyi? danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceWannan Ciyarwar Mece Ce Matsayin Ta Tunda Ko Na Ciyar Zan Rama Bayan Sallah?
Labarin na GabaIdan Ana Bina Bashin Azumin Ramadan 5 Ko 7, Har Wani Ramadan Ɗin Ya Sake Zuwa, Zan Iya Ciyar Da Mutum 5 Ɗin Ko 7 Arana Ɗaya Lokaci Ɗaya?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.