Addu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa

0
665

Idan ɗayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, to ya ce:-

Allaahumma innii as’aluka khairahaa wa khaira maa jabaltahaa alaihi, wa a’uzu bika min sharrihaa wa sharri maa jabaltahaa alaihi“.

{Ya Allah! Ina roƙon ka alherinta da alherin da ka ɗabi’antar da ita a kansa; kuma ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin da ka ɗabi’antar da ita a kansa}.

Idan kuma ya sayi raƙumi, to ya kama tozon raƙumin ya faɗi kwatankwacin wannan (addu’ar).

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’a Idan Mutum Ya Yi Fushi danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Sakamakon Zalunci Yake danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Wanda Ya Yi Atishawa
Labarin na GabaAddu’ar Sujjadar Tilawar Alƙur’ani
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.