Addu’ar Sujjadar Tilawar Alƙur’ani

0
389

“Sujada wajhii lillazii khalaƙahu wa shaƙƙa sam’ahu wa basarahu bi haulihi wa ƙuwwatihi (Fatabaarakal-laahu ahsanul khaaliƙiina)”.

{Fuskata ta yi sujada ga wanda ya halicce ta, kuma ya tsaga ji da gani a gare ta; da iyawarsa da kuma ƙarfinsa. (Allah mafi gwanintar masu halitta, ya girma, kuma alherinsa ya yawaita}.

“Allaahummaktub lii bihaa indaka ajran, wa dha’a annii bihaa wizran waj’ilha lii indaka zukhran, wa taƙabbalhaa minni kamaa taƙabbaltahaa min abdika Dawuda”.

{Ya Allah! Ka rubuta mini lada saboda ita (sujadar), ka kankare min zunubi saboda ita; ka sanya ta ta zamo taskar arziki gare ni a wajen ka, kuma ka karɓe ta daga gare ni kamar yadda ka karɓe ta daga bawanka Dawuda}.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Tahiyya danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Tafiya Sujudah danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa
Labarin na GabaYadda Ake Tahiyya
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.