liƙawa: addu;a
Addu’o’in Tashi Daga Barci
"Alhamdu lillaahil- lazii ahyaana ba'ada maa amaatanaa wa'ilaihin nushuuru".
{Dukkan yabo ya tabbata ga Allah wanda ya rayar da mu bayan ya ɗauki rayukanmu, kuma...
Lokuta Da Yanayi Da Kuma Wuraren Da Ake Karɓar Addu’a
Yana cikin kamala da girman karamci da rahamar Allah ya sanya a kowanne lokaci dare da rana bawa ya fuskanci Allah yayi addu'a za'a...
Yadda Ake Amsa Wa Kafiri Idan Yayi Sallama
Amsa Sallama - Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce; "Idan ma'abota littafi (yahudu da nasara) suka yi muku sallama, to ku ce musu; "wa'alaikum"....
Yadda Ake Addu’ar Sanya Tufafi
"Alhamdu lil laahil lazii kasaani haaza (sauba) wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin".
{Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya tufatar da...
Shekara Nawa Kenan Shugaban Halitta Ya Yi Azumin Ramadan A Rayuwarsa?
Amsa: Ya yi azumin Ramadan ne na tsahon shekara tara.
Domin karanta cikakken bayani a kan A Cikin Azumin Ramadan Na Shekaru Tara Da Ya...
Shin Mace Ma Zata Iya Shiga Ittikaafi?
Amsa: Za ta iya shiga ittikaafiidan bata da miji, idan kuma tana da miji, sai idan yayi mata izini.
Hujja: "Matan Shugaban halitta sunyi ittikaafi...
Wane Lokaci Ne Ake Shiga, Sannan Wane Lokaci Ake Fita?
Amsa: Ana shiga ne bayan sallar asuba, wasu malaman kuma sunce, kafin rana ta faɗi Shugaban halitta yake shiga, wajen zamansa ne, sai bayan...
Awaɗanne Ranaku Ne Ake Yin Ittikaafi?
Amsa: Ana yin ittikaafi ne a goman ƙarshen Ramadan.
Hujja: "Shugaban halitta yana zaman ibada a masallaci a goman ƙarshen Ramadan, har Allah ya karɓi...
Shin Akwai Addu’a Da Akeyi Kafin Mutum Yayi Buɗa Baki?
Amsa: Akwai addu'a da mai yin buɗa baki zaiyi, amma sai bayan yayi buɗa bakin ake yin addu'ar.
Hujja: "Zahabaz zama'u, wabtallatul uruqu, wasabbatal ajaru...
Sadaƙa Tana Kawar Da Musiba
An karɓo daga Mu'awiyya Ibn Haidah (Radiyallahu anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
"Haƙiƙa yin saƙaka a asirce tana gussar...