liƙawa: addu;a
Falalar Sassauci Ga Wanda Ake Bi Bashi
An karɓo daga Abul Yasar (Radiyallahu anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
"Wanda ya yi jinkiri ga wanda yake cikin...
Falalar Yin Sadaka A Asirce
An karɓo daga Abu Harairata (Radiyallahu anhu) yace: Annabi (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: "Mutane bakwai Allah zai sanya su a cikin inuwarsa a...
Falalar Zikiri
Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:-
"Fazkuruunii azkurkum washkuruu lii walaa takfuruunii"
{ ku ambace ni, zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce min} (Baƙara,...
Addu’a Bayan An Gama Cin Abinci
"Alhamdu lil laahil lazii aɗ'amanii hazaa wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin".
{Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya ciyar da ni...
Shugaban Istigfari
An karɓo daga Shaddad Ɗan Aus (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: shugaban Istigfari shi ne ka ce :
"Allahumma anta...
Addu’ar Sujjadar Tilawar Alƙur’ani
"Sujada wajhii lillazii khalaƙahu wa shaƙƙa sam'ahu wa basarahu bi haulihi wa ƙuwwatihi (Fatabaarakal-laahu ahsanul khaaliƙiina)".
{Fuskata ta yi sujada ga wanda ya halicce ta,...
Addu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa
Idan ɗayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, to ya ce:-
"Allaahumma innii as'aluka khairahaa wa khaira maa jabaltahaa alaihi, wa a'uzu...
Falalar Ƙulhuwallahu Ahad
Falalar Ƙulhuwallahu Ahad - An karɓo hadisi daga Abu Sa'idil Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce: Ɗan 'uwana Ƙatada ɗan Nu'uman ya...
Ɗagowa Daga Ruku’u
Ɗagowa Daga Ruku'u: Bayan kowacce gaɓa ta koma mazauninta; ya tsaya daram kar ya mayar da hannuwansa kan ƙirjinsa, wato; (Qabdu) su ne kaɗai...
Addu’o’i Domin Neman Tsari Daga Azzalumai
Addu'o'in Tsari Daga Azzalumai; An karɓo daga Abdullahi ɗan Mas'ud (Radiyallahu Anhu) ya ce; Idan ɗayanku yana jin tsoron wani azzalumin shugaba sai ya...