liƙawa: yadda ake
Kasance A Cikin Zikiri Kowane Lokaci
Bari in kammala wannan babi da wasiyar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam)
An karɓo daga Abdullahi Ibn Basrin (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa wani mutum ya ce;...
Yadda Falalar Zikirin Tashi Daga Majalisa Yake
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; "Wanda ya zauna a wuri ya yi maganganu...
Ramuwar Azumin Ramadan
Ramuwar Azumin Ramadan - Dukkanin wanda Azumin watan Ramadana ya kubce masa bisa dalilai na Shari'a, ramuwa ta wajaba a kansa. Game da ramuwar...
Addu’ar Da Ake Yi Yayin Shigar Da Mamaci Ƙabari
"Bismil laahi wa alaa sunnati Rasulil laahi"
{Da sunan Allah, kuma a kan sunnar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam)}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Addu'ar...
Yadda Ake Addu’ar Ta’aziyya
"Inna lil laahi maa akhaza, walahu maa a'aɗaa wa kullun shai'in anhu bi ajalin musammaa.....faltasbir wal tahtasibu".
{Haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne,...
Addu’ar Da Ake Yi Ga Mamaci A Cikin Sallar Jana’iza
Addu'a Ga Mamaci - "Allaahummagfir lahu warhamhu, wa aafihi; wa afu anhu wa akrim nuzulahu wawassi'i mudkhalahu, wagsilhu bil maa'i wassalji wal baradi; wa...
Addu’a A Yayin Da Ake Rufe Idanun Mamaci
"Allaahummagfir li fulaanin (bismihi) warfa'a darajatahu fiil mahdiyyina, wakhlufhu fii aƙibihi fil gaabiriina, wagfir lanaa walahu yaa Rabbal aalamiina, wafsah lahu fii ƙabarihi wa...
Falalar Ziyarar Mara Lafiya
Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; Idan mutum ya ziyarci ɗan uwansa musulmi (da ba shi da lafiya); to yana tafiya ne cikin lambunan...
Addu’ar Nema Wa ‘Ya’Ya Tsari
Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya kasance yana nema wa Hassan da Husain tsari da wannan addu'ar:
"U'iizu kumaa bi kalimatil laahit taammati min kulli...
Yadda Ake Gaisuwar Barka Ga Wanda Aka Yi Wa Haihuwa
"Baarakal laahu laka fiil mauhuubi laka, wa shakartal waahiba, wa balaga ashuddahu, wa ruziƙta birrahu"
{Allah ya yi albarka ga abin da aka azurta ka...









