fbpx
Gida Ilimi Falalar Ziyarar Mara Lafiya

Falalar Ziyarar Mara Lafiya

0
439

Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; Idan mutum ya ziyarci ɗan uwansa musulmi (da ba shi da lafiya); to yana tafiya ne cikin lambunan Aljanna yana tsinkar ‘ya’yan itaciyar su, idan ya zauna sai rahama ta lulluɓe shi.

Idan da safe ne mala’iku dubu saba’in za su yi ta yi masa salati har ya shiga maraice. In kuma da maraice ne mala’iku dubu saba’in za su yi ta yi masa salati har ya wayi gari.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Nema Wa ‘Ya’Ya Tsari danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’o’i Domin Neman Tsari Daga Azzalumai danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.

BABU SHARHI

×

Maraba!

Yi magana da mu kai tsayi ta WhatApps ko a shiga group din mu.

×