Falalar Ziyarar Mara Lafiya

0
463

Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; Idan mutum ya ziyarci ɗan uwansa musulmi (da ba shi da lafiya); to yana tafiya ne cikin lambunan Aljanna yana tsinkar ‘ya’yan itaciyar su, idan ya zauna sai rahama ta lulluɓe shi.

Idan da safe ne mala’iku dubu saba’in za su yi ta yi masa salati har ya shiga maraice. In kuma da maraice ne mala’iku dubu saba’in za su yi ta yi masa salati har ya wayi gari.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Nema Wa ‘Ya’Ya Tsari danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’o’i Domin Neman Tsari Daga Azzalumai danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Nema Wa ‘Ya’Ya Tsari
Labarin na GabaAddu’a A Yayin Da Ake Rufe Idanun Mamaci
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.