Yadda Ake Addu’ar Ta’aziyya

0
1087

“Inna lil laahi maa akhaza, walahu maa a’aɗaa wa kullun shai’in anhu bi ajalin musammaa…..faltasbir wal tahtasibu”.

{Haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne, kuma abin da ya bayar shi ma nasa ne, kuma kowane abu a wurinsa yana da ajali abin ambato…..sai ta yi haƙuri ta nemi lada (na haƙurin rashin da ta yi).

Zai kuma iya cewa:

A’azamal laahu ajraka wa ahsana azaa’aka wa gafara li mayyitika”.

{Allah ya girmama ladanka, ya kyautata haƙurinka a kan abin da ka rasa, ya gafarta wa mamacinka}.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Da Ake Yi Ga Mamaci A Cikin Sallar Jana’iza danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Sakamakon Zalunci Yake danna nan

Wannan bayanin an ciro shine daga Littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Da Ake Yi Ga Mamaci A Cikin Sallar Jana’iza
Labarin na GabaAddu’ar Da Ake Yi Yayin Shigar Da Mamaci Ƙabari
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.