“Tublii wa yukhliful laahu ta’ala”.
{Allah ya sa ka mayar da ita tsumma, kuma Allah Maɗaukaki ya mayar maka da wata (tufar}.
“Ilbis jadiidan wa ish hamiidan wa mut shahidan”.
{Allah ya sa} ka sanya sabo, kuma ka rayu kana abin yabo; kuma ka mutu kana shahidi (wanda aka kashe a tafarkin Allah).
Domin karanta cikakken bayani akan Yadda Ake Addu’ar Shiga Da Fita Daga Banɗaki danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Yadda Za Ka Mayar Da Gidanka Masarautarka danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.