Da Wane Lokaci Ne Mutum Zaiyi Buɗa Baki A Shari’ah?

0
258

Amsa: Mutum zaiyi buɗa baki ne da zarar rana ta faɗi.

Hujja: “Idan rana ta bada baya, tayi yamma, dare kuma ya ɓullo ta nan, to mai azumi ya buɗe baki”.

Marawaici Ibn Umar, littafi: Sahihul Bukhari.

Domin karanta cikakken bayani akan Da Me Akafi Son Mai Azumi Yayi Buɗa Baki Kafin Yaci Abinci Sosai? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Falalar Gaggauta Buɗa Baki danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceIdan Kuma Tabari Sai Sha’aban Ta Rama Sai Kuma Ta Rasu Fa?
Labarin na GabaDa Me Akafi Son Mai Azumi Yayi Buɗa Baki Kafin Yaci Abinci Sosai?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.