Azumin Litinin Da Alhamis

0
547

Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.

Falalarsa.

An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance yana yin azumin ranakun Litinin da Alhamis” (Tirmizi 7451 Nasa’i 2/86).

Kuma Usama Ibn Zaid ya tambayi Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) kan azumin litinin da Alhamis da yake yi, sai ya ce: “Waɗannan ranaku ne biyu da ake bujirar da ayyuka ga Ubangijin Taliƙai a cikinsu, in an so a bujirar da aikina ina azumi”(Nisa’I 2357, Ahmad 5/201).

Domin karanta cikakken bayani akan Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) da Falalarsa danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Kwanaki Shida A Watan Shawwal (Sitta Shawwal) danna nan.

Don karanta cikakken bayani a kan Falalar Azumin Watan Muharram danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAzumin Annabi Dawud (Alaihis salam)
Labarin na GabaAzumin Kwana Uku A Kowanne Wata