Yadda Ake Addu’ar Nema Wa Yara Samun Karatu Da Raba Su Da Abokanan Banza

0
537

Wannan ita ma addu’a ce da ake karantawa domin nema wa yara shiriyar Ubangiji da samun karatu. Duk mai son Allah ya kintsa masa yara su shiryu, su zama abin koyi a wajen al’umma.

To sai ya dinga lazumtar karanta musu wannan addu’ar a duk lokutan da ya yi aikin alkhairi; ko kuma bayan sallar asuba, sai ka karanta wannan addu’a ta Nema Wa Yara Samun Karatu Da Rabasu Da Abokanan Banza.

Ga addu’ar kamar haka:

Allahumma ahsin ƙulubu awladina wa akhlawahum, wa amla ƙulubahum nuran wa hikmah, allahumma dahhir ƙulubahum minar riya, allahumma hafiz farujahum minaz zina, walluwadi, wassihaƙi wa kullil jara’im. Allahummaj’alhum hafzatan likitabika, wasunnati mabiyyuka (Sallallahu Alaihi Wasallam). Allahummar zuƙ humul ƙana’ata, war ridha. Allahummar zuƙ hubbuka wa hubbub nabiyyuka (Sallallahu Alaihi Wasallam), wa hubbub kullu man yuhibbuka, allahummaftah alaihim abwaba rizƙukal halalu miin wasi’u fadlika wakfihim bihaluka an haramika wa agnihim bifadlika. Allahumma jannibhum rufaƙa’is su’i wal fawaahisha ma zahara minhu wama badan. Allahumma aafihim fi abdanihim wa asma’ihim, wa anfusihim, wa absarihim, wa jawarihim ya arhamur rahimina”.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Addu’ar Ismullahil A’azim danna nan.

labarin da ya wuceYadda Ake Addu’ar Ismullahil A’azim
Labarin na GabaYadda Ake Addu’ar Nema Wa Yara Shiriyar Ubangiji