Gida Liƙau(tags) Ilimin addini

liƙawa: ilimin addini

Alkunyar Da Ake Wa Manzon Allah (S.A.W)

0
Manzonmu Sallallahu Alaihi Wasallama yana da alkunyar da ake masa, wadda duk duniya ba wanda ake wa wannan  alkunyar, alkunyar kuwa ita ce:  Abul...

Sunayen ‘Ya’yan Manzon Allah (S. A. W)

0
Waɗannan su ne sunayen 'ya'yan Manzon Allah Sallahu alaihi wa Sallam wanda ya haifa maza da mata, da kuma ɗan taƙaitaccen bayani a kansu....

Mutane Biyar Da Suka Yi kama Da Manzon Allah (S.A.W)

1
Waɗannan su ne mutane biyar da suka yi kama da Manzon Allah Sallahu Alaihi wasallam, Allah ka azurta mu da ganin shi. Allah ya...

Sahabban Da Suka Fi Kowa Rawaito Hadisai

0
Waɗannan sahabban su suka fi kowa rawaito hadisan Manzon Allah Sallahau Alaihi wasallam. Allah ya ƙara yarda da su. 1. ABU HURAIRA (R.A) ya rawaito hadisai...

Yadda Za A Ci Jarrabawar Bala’in Da Ya Tsananta A Cikin...

0
A duk lokacin da ka samu kanka cikin wani hali na matsi a rayuwa, to ka tuna daman can Allah yana jarrabar bayinsa da...

Mene Ne Amfanin Zumunci?

0
Sadar da zuminci,shi ne ziyarar 'yan uwa da dangi da abokai na alkhairi da taimakon su da agaza musu. Annabi (S.A.W) ya bayyana mana sadar...

Mahangar Siyasa A Musulunce

0
Mahangar Musulunci a kan tsarin daula da siyasa a zamanance Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai, tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban...

Yadda Za Mu Sabar Wa Kanmu Yawan Tuba

0
Tuba daga zunubi shi ne yin nadama, barin zunubin, da neman gafarar Allah. Ya zama dole ne mu tilasta wa kanmu yawan tuba. Domin samun...

Na Sha Ruwa Bayan Tayar Da Iƙama A Kan Kuskure, Ya...

0
Tambaya Assalam MALAM ni ne lokacin azumi, sai na farka zan yi sahur, sai na ji ana kiran sallah, sai aka ce mun ai kiran...

Yadda Ake Rage Zafin Kishi

0
Kishi wani al'amari ne babba. Kuma ɗabi'ace da Allah Ya halicci mutane da ita. Maza da mata, kuma kowacce mace na da kishi. Matan Annabi...