Mutane Biyar Da Suka Yi kama Da Manzon Allah (S.A.W)

0
1047

Waɗannan su ne mutane biyar da suka yi kama da Manzon Allah Sallahu Alaihi wasallam, Allah ka azurta mu da ganin shi. Allah ya ƙara yarda da su.

Sunayensu 

1.Jafar ÆŠan Abi ÆŠalib É—an uwan
Manzon Allah(s.a.w).
2. Abu Sufyaan ÆŠan Al Harith É—an
uwan Manzon Allah (s.a.w).
3.Kutam ÆŠan Abbas (R.A) dan
uwan Manzon Allah (s.a.w).
4.As Saa’ib ÆŠan Ubaid ÆŠan
Abdulmanaaf, kakan Imam
Shafi’i.
5.Al Hassan ÆŠan Ali (R.A), jikan Manzon Allah (s.a.w) dan ‘yarsa Fatimah (R.A).

Domin karanta wadanda suka fi kowa rawaito hadisi danna koren rubutun nan