Falalar Sassauci Ga Wanda Ake Bi Bashi

0
271

An karɓo daga Abul Yasar (Radiyallahu anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

“Wanda ya yi jinkiri ga wanda yake cikin ƙunci ko ya yafe masa abin da yake bin sa, Allah zai sanya shi a cikin inuwarsa”

(Muslim: 3014).

Domin karanta cikakken bayani a kan Sadaƙa Tana Kawar Da Musiba danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Za A Ci Jarabawar Bala’in Da Ya Tsananta A Cikin Sauki danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceFalalar Ba wa Ɗan Uwa Sadaƙa
Labarin na GabaSadaƙa Tana Kawar Da Musiba