Falalar Yin Umara A Watan Ramadan

0
477

An karɓo daga Abdullahi Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) ya ce: “Yin umara a watan Ramadan daidai da ladan aikin Hajji ne, ko kuma daidai da ladan aikin Hajjin da aka yi tare da ni yake”. (Bukhari 1764, Muslim !69).

Domin karanta cikakken bayani a kan Ƙara Yawaita Ibadu Da Alhairi A Goman Ƙarshe Na Ramadan danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Tsayuwar Watan Ramadan danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceƘara Yawaita Ibadu Da Alhairi A Goman Ƙarshe Na Ramadan
Labarin na GabaAzumin Ranar Arfa