liƙawa: ilimin addini
Falalar Tafiya Masallaci
Tafiya masallaci domin yin ɗaya daga cikin salloli biyar bayan alwala. A lokacin da mutum ya ƙare alwala, idan namiji ne, duk takun da...
Yadda Ake Yin Kabbarar Harama
Bayan gama iƙama a sallar jam'i ko sallar mutum shi kaɗai; mace ce ko namiji, sai ya yi kabbarar harama wacce ita ce mabuɗin...
Yadda Ake Buɗe Karatun Alƙur’ani Da Bismillah A Cikin Sallah
Mai yin sallah zai buɗe karatun Alƙur'ani da Bismillah a ɓoye, ba tare da mamu sun ji karatun Bismillah ba, shi ne limami kuma...
Wajibcin Karatun Fatiha A Cikin Sallah
Karatun fatiha ga kowanne mai yin sallah wajibi ne; babu sallah ga wanda bai karanta Fatiha ba, sai dai banda mutum 1, wato sabon...
Daga Cikin Addu’o’in Roƙon Ruwa
"Allaahummasƙinaa gaisan mugiisan marii'an marii'a, naafi'an gaira dhaarrin, aajilan gaira aajilin".
{Ya Allah! Ka shayar da mu ruwan sama mai yaye tsanani, mai daɗi, mai...
Yadda Ake Addu’ar Ganin Jinjirin Wata
"Allahu akbar, Allaahumma ahillahu alainaa bil amni wal imani, was salaamati wal Islami, wat taufiiƙi lima tuhibbu Rabbana wa tardhaa, Rabbanaa wa Rabbukal laahu".
{Allah...
Koyi Da Annabi Muhammad (Sallallahu alaihi wassallam)
Wajibcin koyin da Annabi Muhammad (Sallallahu alaihi wassallam):
Ita masa'alar koyi abu ne wanda yake haɗe da halittar ɗan Adam. A farkon rayuwar ɗan Adam...
Azumin Kwanaki Shida A Watan Shawwal (Sitta Shawwal)
Watan Shawwal shi ne watan Karamar Sallah. Ana so mutum ya yi azumi shida (6) a cikinsa.
Shi wannan azumi ana iya yinsa a jere,...
Azumin Ranar Arfa
Ranar Arfa ita ce ranar tara ga watan Zul- Hajji, rana ce mai cike da darajoji, ana son yin azumi da yawaita ibada a...
Falalar Yin Umara A Watan Ramadan
An karɓo daga Abdullahi Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) ya ce: "Yin umara a watan Ramadan daidai da ladan aikin Hajji ne, ko kuma daidai...







