liƙawa: ilimin addini
Falalar Dasa Bishiya
An karɓo daga Jabir (Radiyallahu anhu) ya ce: "Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
"Duk musulmin da ya dasa bishiya, za a rubuta...
Azumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja
Watan Zul-Hajji wata ne mai tarin falala da ɗimbin daraja, cike yake da alhairai masu yawa.
Kuma a cikinsa ake yin aikin hajji, kwanaki goma...
Falalar Azumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja
An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) "Babu waɗansu kwanaki da Allah ya fi son aikin alhairi a cikinsu irin waɗannnan kwanaki goma; sai...
Falalar Azumin Ranar Arfa
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:
"Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar...
Azumin Kwana Uku A Kowanne Wata
Ana son a kowane wata mutum ya yi azumin kwana uku, kuma an fi so su kasance fararen kwanaki,, wato ranakun 13, 14, da...
Azumin Litinin Da Alhamis
Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.
Falalarsa.
An karɓo daga A'isha (Radiyallahu anha) ta ce: "Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance...
Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam)
Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum.
Falalarsa.
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:...
Falalar Zikiri
Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:-
"Fazkuruunii azkurkum washkuruu lii walaa takfuruunii"
{ ku ambace ni, zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce min} (Baƙara,...
Addu’ar Baƙo Ga Wanda Ya Gayyace Shi Cin Abinci
"Allaahumma baarik lahum fimaa razaƙahum, wagfir lahum warhamhum".
{Ya Allah! Ka albarkance su a cikin abin da ka azurta su da shi, kuma ka gafarta...
Addu’a Bayan An Gama Cin Abinci
"Alhamdu lil laahil lazii aɗ'amanii hazaa wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin".
{Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya ciyar da ni...









