Falalar Azumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja

0
350

An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) “Babu waɗansu kwanaki da Allah ya fi son aikin alhairi a cikinsu irin waɗannnan kwanaki goma; sai suka ce:

“Ya Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) har jihadi? Sai ya ce,”Har jihadi, sai dai mutumin da ya fita da ransa da dukiyarsa; sannan bai dawo da komai ba”. (Bukhari, Muslim).

Ma’anar wannan hadisi shi ne; Mujahidin wanda ya yi shahada shi ne kaɗai ya fi wanda ya yi ayyukan alhairi a waɗannan kwanaki goma lada.

Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Ranar Arfa danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Azumin Ranar Arfa danna nan.

Don karanta cikakken bayani a kan Azumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceFalalar Azumin Ranar Arfa
Labarin na GabaAzumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja