Falalar Azumin Ranar Arfa

0
433

Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:

“Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar da ta zo bayanta”. (Muslim 1162).

Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Kwana Uku A Kowanne Wata danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Ranar Arfa danna nan

Don karanta cikakken bayani a kan Laccocin Ramadan Na Mumbarin Jawabi Daga Malamai danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAzumin Kwana Uku A Kowanne Wata
Labarin na GabaFalalar Azumin Kwanaki Goma Na Farkon Watan Zul-Hijja