Falalar Azumin Tasu’a Da Ashura

0
473

An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) yace; “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya yi Azumin Ashura, kuma ya yi umarni a yi sai (sahabbai) suka ce:

“Ya Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) wannan rana ce da Yahudawa ko Kiristoci suke girmamawa, sai ya ce, “Shekara mai zuwa insha Allahu zan fara da azumin ranar tara (tasu’a) kafin shekarar ta kewayo, Allah ya karɓi ransa”. (Muslim 1134).

Domin karanta cikakken bayani a kan Yawaita Azumi A Watan Sha’aban danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAzumin Tasu’a Da Ashura
Labarin na GabaYawaita Azumi A Watan Sha’aban