Bayan ƙare karatun surah; mutum zai yi ruku’u kamar haka, zai ɗora tafukan hannayensa biyu; yana mai ware ‘yan yatsun hannuwan nasa a kan gwuiwowin ƙafafunsa biyu;
Zai miƙar da bayansa, sannan zai daidaita kansa, ba tare da ya lanƙwasa shi ko ya ɗago shi ba; sannan zai shigar da gwuiwar hannuwan nasa daidai gwargwadon yadda ba zai cutar da abokanan sahun sallah ba.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Yin Tasbihi A Ruku’u danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Sujjadar Tilawa danna nan.