Gida Liƙau(tags) Wikihausa

liƙawa: wikihausa

Azumin Litinin Da Alhamis

0
Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin. Falalarsa. An karɓo daga A'isha (Radiyallahu anha) ta ce: "Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance...

Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam)

0
Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum. Falalarsa. Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:...

Falalar Zikiri

2
Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:- "Fazkuruunii azkurkum washkuruu lii walaa takfuruunii" { ku ambace ni, zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce min} (Baƙara,...

Addu’ar Baƙo Ga Wanda Ya Gayyace Shi Cin Abinci

0
"Allaahumma baarik lahum fimaa razaƙahum, wagfir lahum warhamhum". {Ya Allah! Ka albarkance su a cikin abin da ka azurta su da shi, kuma ka gafarta...

Addu’a Bayan An Gama Cin Abinci

0
"Alhamdu lil laahil lazii aɗ'amanii hazaa wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin". {Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya ciyar da ni...

Addu’ar Da Mutum Zai Yi Idan Ya Yi Buɗa Baki A...

0
"Afɗara indakum saa'imuuna wa akala ɗa'aamakum abraaru; wasallat alaikumul mala'ikatu". {Allah ya sa masu azumi su yi buɗa baki a wajenku; kuma Allah ya sa...

Addu’a A Lokacin Da Mai Azumi Zai Buɗe Baki

0
"Zahabaz zama'u wabtallatil uruƙu, wa sabatal ajru in sha'allaahu". {Ƙishirwa ta tafi, an yayyafawa jijiyoyi ruwa, kuma lada ya tabbata in Allah ya so}. Abdullah bin...

Kasance A Cikin Zikiri Kowane Lokaci

0
Bari in kammala wannan babi da wasiyar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) An karɓo daga Abdullahi Ibn Basrin (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa wani mutum ya ce;...

Yadda Falalar Zikirin Tashi Daga Majalisa Yake

0
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; "Wanda ya zauna a wuri ya yi maganganu...

Ramuwar Azumin Ramadan

0
Ramuwar Azumin Ramadan - Dukkanin wanda Azumin watan Ramadana ya kubce masa bisa dalilai na Shari'a, ramuwa ta wajaba a kansa. Game da ramuwar...