Shin Lokacin Buɗa Baki, Lokaci Ne Na Amsa Addu’ar Mai Azumi Akan Wata Buƙatarsa?

0
353

Amsa: Ko shakka babu, idan mai azumi yayi buɗa baki, yayi amfani da wannan damar, ya roƙi Allah Azza wa Jalla buƙatunsa, domin lokaci ne na amsar addu’a.

Hujja: “Mutum uku addu’arsu ba’a dawo musu da ita, Allah yana amsa musu. Mai azumi har sai yayi buɗa baki”.

Marawaici Abu Huraira, littafi: Sharhu Mahzab lin Nawawi.

Domin karanta cikakken bayani akan Menene Ittikaafi? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Falalar I’itikafi danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceShin Akwai Addu’a Da Akeyi Kafin Mutum Yayi Buɗa Baki?
Labarin na GabaMenene Ittikaafi?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.