Idan Mutum Ya Ji Kiran Sallah Na Fitowar Alfijir Yaci Gaba Da Kusantar Iyalinsa Da Gangan Fa?

0
232

Amsa: Zai rama wannan azumin bayan sallah, sannan kuma zaiyi kaffara.

Hujja: Nawawi, Mawurdi, littafi: Almajmu’u.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Mai Azumi Yaji Kiran Sallah, Amma Bai Ci Gaba Ba, Sannan Kuma Bai Zare Al’aurarsa Daga Na Iyalinsa Ba Nan Take, Har Sai Bayan Mintina Biyu Ko Uku Fa? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Shin Idan Mutum Yana Azumin Ramadan Sai Ya Manta Ya Kusanci Matar Shi Da Rana? danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceShin Idan Mutum Yana Cikin Kusantar Iyalinsa Alfijir Ya Fito, Yaya Azuminsa?
Labarin na GabaIdan Mai Azumi Yaji Kiran Sallah, Amma Bai Ci Gaba Ba, Sannan Kuma Bai Zare Al’aurarsa Daga Na Iyalinsa Ba Nan Take, Har Sai Bayan Mintina Biyu Ko Uku Fa?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.