Dalilan Wajabcin Azumin Ramadana

0
293

Wajabcin Azumin Ramadana – Allah Maɗaukakin Sarki, ya wajabta azumin Ramadana; a inda ya ce; “Ya ku waɗanda suka yi imani! An wajabta muku azumi kamar yadda aka wajabta shi ga waɗanda suka gabace ku; wala-alla kwa sami taƙawa”.

Sanannen hadisin nan, wanda Imam Muslim ya fitar cikin littafinsa, daga Umar Bin Khaɗɗab (Radiyallahu Anhu); da kuma hadisin da aka yi tarayya wajen fitarwa tsakanin Imamul Bukhari da Muslim; daga Abu Abdulrahman Abdullahi Bn Umar Bn Khaɗɗab (Radiyallahu Anhu) duk sun bayyana wajibcin yin azumin watan Ramadana.

Domin karanta cikakken bayani a kan Sharuɗan Wajabcin Azumin Watan Ramadan danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Ranar Arfa danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Guziri Ga Mai Azumin Watan Ramadan (Bisa Koyarwar Alƙur’ani Da Sunnah); wanda Ibrahim Baba (Ibrahim Garba Nayaya (Baban Fauzan) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.

labarin da ya wuceFalalar Watan Ramadana 1
Labarin na GabaFalalar Azumin Watan Ramadana 2