Cututtukan Da Ba Su Da Magani

0
641

Aya ta (68) Allah (Subhanahu Wata’ala) ya ce:

Cikin suratul Yaasiin “Duk wanda muka tsawaita rayuwarsa,tabbas za mu tauye shi a halitta, shin ba sa hankalta ne?”.

Don haka, duk wanda shekarunsa suka zarce shekarun ganiyar ƙarfi (wato shekara arba’in (40) ), to fa ba ya zai rinƙa yi ba gaba ba.

An karɓo hadisi daga usamatu ɗan Sharik Allah ya yarda da shi ya ce: “Ƙauyawa sun ce: Ya Manzon Allah! Ko ma yi magani? Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce; I, ku bayin Allah ku yi magani, haƙiƙa Allah bai sanya wata cuta ba, face sai da ya sama mata waraka (da magani), sai dai ciwo ɗaya, suka ce, “Wane ciwo ne?” ya ce, “Tsufa.” Ahmad, Abu Dawud da wasunsu ne suka rawaito shi.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin A Kula Da Lafiya wanda Abubakar Abbas Ibrahim ya wallafa shi. Domin karanta cikekken littafin danna koren rubutun nan.

labarin da ya wuceYadda Ake Yin Air-Freshner Na Ruwa.
Labarin na GabaMutum Da Son Zuciya.