-
khairatu.shehu wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Addu'ar Wanda Ya Ji Tsoron Zaluncin Wani Mai Iko
اللهُمَّ رَبَّ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ ، وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، كُنْ لِي جَاراً مِنْ (فُلَانِ بنِ فُلان […] -
khairatu.shehu wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Addu'ar Maganin Damuwa Da Baƙin Ciki
اللّهُمَّ إِنِّي عَبْدُكَ ابْنُ عَبْدِكَ ابْنُ أَمَتِكَ، نَاصِيَتِيبيَدِكَ ، مَاضٍ فِيَّ حُكْمُكَ، عَدْلٌ […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Yadda Falalar Suratul Ƙulhuwallahu Ahad Take
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) yace: “Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce: “Ku taru zan […] -
Fatima Abdullahi Lawal wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Matakan da Iyaye Za Su Bi Don Kare Tarbiyyar ‘Ya’yansu A Intanet
Shin ka taɓa tsayawa ka lura ko ka tambayi kanka: “Me yasa yarona ba ya fita daga waya ko kwamfuta? Ko Kuma me yake yi […] -
Muhammad Sahal Aliyu wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Yadda Maguzawa Suke A Taƙaice
SHIMFIƊA Hoton rayuwar wata al’umma takan fito cikin ayyukan adabi wanda adabin Hausa bai keɓanta ba. Hakan na far […] -
Muhammad Sahal Aliyu wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Gudunmawar Ali Gumzak Wajen Samarwa Da Kuma Haɓaka Finafinan Hausa
NAZARIN WASU DAGA CIKIN FINAFINANSA DAGA FATIMA ADAM ISAH adamisahfatima@gmail.com 07015974659 DA MUHAMMAD […] -
SALMANU FARISS ADAMU wrote a new post 5 months, 3 weeks ago
Tarihin Farfesa Abdallah Uba Adamu
Wannan Shi ne Farfesa Da Ya Kafa Tarihi A Duk Faɗin Najeriya. Farfesa Abdallah Uba Adamu, ɗan asalin unguwar Daneji a […] -
Salihu Aliyu commented on the post, Alamomin Shigar So 2 5 months, 4 weeks ago
Kalman soyaya
-
Ibrahim Garba Nayaya wrote a new post 6 months, 1 week ago
Masu Rera Waƙa
Masu rera waƙar, su ne asalin mawaƙan, wato waɗanda suke zama su tsara waƙar ta hanyar amfani da bas […] -
Ibrahim Garba Nayaya wrote a new post 6 months, 1 week ago
Keɓantaccen Nazari Kan Waƙar Baka Ta Situdiyo
Abin Da Bincike Ya Gano Game Da Gudumawar Adabin Baka Wajen Haɓaka Tattalin Arziki: Keɓantaccen Nazari Kan Waƙar Ba […] -
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 6 months, 1 week ago
Fitattun Iyayen Gida Na Ɗanƙwairo A Kiɗan Fada
Bisa dukkan hasashe, ubangida a wajen Makaɗi yakan zama mutum wanda ya nuna damuwa a harkoki da al’amurran makaɗi; w […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Sauran Waɗanda Suka Yi Shahada Tare Da Husaini (Radiyallahu Anhu)
Wani abun jan hankali shi ne sunayen waɗansu daga cikin ‘ya’yan Husaini da ƙannansa waɗanda suka gamu da ajalinsu a wa […] -
WikiHausa wrote a new post 6 months, 1 week ago
Waiwaye Kan Tattalin Arzikin Hausawa Na Gargajiya
TUNA BAYA SHI NE ROKO: WAIWAYE KAN TATTALIN ARZIKIN HAUSAWA NA GARGAJIYA DAGA Kabiru […] -
Aminu Bashir wrote a new post 6 months, 1 week ago
Fassarar Huɗubar Juma'a Rubutacciya Daga Masallaci Mai Alfarma 15th August 2025
Huɗubar Juma’a daga Masallaci mai alfarma:21 Safar 1447 15 August 2025 Mai huɗuba: Sheikh Dr. Bandar bin A […] -
Ibrahim Garba Nayaya wrote a new post 6 months, 1 week ago
Dalilan Mace-macen Aure Daga Bakin Mawaƙan Situdiyo
Ko shakka babu, mawaƙa sun kasance wasu rukunai masu wayar da kan al’umma; imma ta hanyar yin hannunka mai sanda ne ko […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Yadda Falalar Karanta Amanar Rasulu Take
An karɓo daga abu Mas’ud Albadri (Radiyallahu Anhu) haƙiƙa Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya ka […] -
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 6 months, 1 week ago
Sauya Akalar Kiɗan Gado Zuwa Na Fada Da Na Game-Gari
Makaɗa Musa Ɗanƙwairo Maradun tun yana cikin aiwatar da kiɗa na Gayauna; wato tun kafin a naɗa shi Sarautar Sark […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Bayanin Manyan Malaman Sunna A Kan Matsayin Sayyidina Husaini (RA) Da Ranar Ashura
Haƙiƙa Sayyidina Husaini (Radiyallahu Anhu) yana da maɗaukakiyar daraja da alfarma a zukatan dukkan musulmi na ƙw […] -
Dr Aisha health talk wrote a new post 6 months, 1 week ago
Sunayen Wasu Kayan Abinci Da Itatuwa Da Turanci
Mu san sunayen turanci na wasu kayan abinci da itatuwa waɗanda muke yawan mu’amala da su, domin masu binciken […] -
Dr Aisha health talk wrote a new post 6 months, 2 weeks ago
Abubuwan Da Ya Kamata Mu Kiyaye Don Inganta Lafiyarmu
MU DAINA AIKATA WAƊANNAN HALAYEN Aikata waɗannan ɗabi’un marasa kyau ga mutum na iya jawo masa ciwon ƙoda (Ne […] - Load More
Gida Activity