khairatu.shehu
اللهُمَّ رَبَّ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ ، وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، كُنْ لِي جَاراً مِنْ (فُلَانِ بنِ فُلان) وَأَحْزَابِهِ مِنْ خَلَائِقِكَ ، أَنْ يَفْرُطَ عَلَيَّ أَحَدٌ مِنْهُمْ أَوْ يَطْغَى عَرَّ جَارُكوَجَلَّ ثَنَاؤُكَ ، وَلَا إِلَهَ إِلاأنت
Allahumma rabbas samawatis sab’i wa rabbal arshil azeem, kun lee jaran min (fulan bin fulan) wa’ahzabihi min khala’iƙika, an yafruda alayya ahadun minhum au yadga, azza jaruka, wajalla sana’uka, wala’ila ha illa anta
Ya Allah! Ubangijin sammai bakwai, kuma Ubangijin Al’arshi mai girma, Ka kasance Mai tsari gare ni daga (wane ɗan wane), da dukkan rundunarsa daga cikin halittunka kar wani daga cikinsu ya yi gaggawar azaba a gare ni, ko ya ƙetare haddi. Kariyarka ta buwaya, kuma Yabonka ya girma, kuma babu abin bautawa da gaskiya sai Kai.
اللَّهُ أَكْبَرُ، الله أعَزُّ مِنْ خَلْقِهِ جَمِيعاً ، اللهُ أَعَزُّ
مِمَّا أَخَافُ وَأَحْذَرُ ، أَعُوذُ بِاللهِ الذي لا إلَهَ إلاّ هُوَ ، الْمُمْسِكِ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ أَنْ يَقَعْنَ عَلَى الأَرْضِ إِلا بِإِذْنِهِ ، مِنْ شَرِّ عَبْدِكَ (فَلان ، )وَجُنُودِهوَأَتْبَاعِهِ وَأَشْيَاعِهِ مِنَ الْجِنِّ وَالإِنسِ. اللهُمَّ كُنْلِي جَاراً مِنْ شَرِّهِمْ ، جَلَّ ثَنَاؤُكَ وَعَزَّ حَاَرُكَوَتَبَارَكَ اسْمُكَ ، وَلاَ إِلَهَ غَيْرُكَ (ثلاث مرات)
Allahu akbar Allahu a’azzu min khalƙihi jami’an,Allahu a’azzu mimma akhafu wa ahzar, a’uzu billahil lazee la’ilaha illahu, almumsikis samawatis sab’i an yaƙa’ana alal ardi illa bi’iznih min sharri abdika (fulan)wajunudihi wa’atba’ihi wa’ashya’ihi minal jinni wal’ins. Allahumma kun lee jaran min sharrihim, jalla sana’uka wa’azza jaruka, watabarakas muka, wala’ilaha gairuka.(salasa marraat)
Allah Shi ne Mafi girma. Allah Shi ne Mafi buwaya daga dukkanin halittarsa. Allah Shi ne Mafi buwaya daga abin da nake jin tsoronsa kuma nake shayinsa. Ina neman tsarin Allah, Wanda babu abin bautawa da gaskiya sai Shi, Mai rike sammai daga su ruguzo a kan kasa sai da Izininsa, daga sharrin bawanka wane (ya ambaci sunansa), da rundunarsa, da mabiyansa, da kungiyoyinsa na aljanu da mutane.
Ya Allah! Ka zamo Mai tsari gare ni daga sharrinsu. Yabonka ya girma, kuma Kariyarka ta buwaya, kuma alherin Sunanka ya yawaita, kuma babu abin bautawa da gaskiya ba Kai ba. (Sau uku)
Domin karanta Yadda Falalar Suratul Ƙulhuwallahu Ahad Take danna nan
Edita@rumasau-kallamu