An karɓo daga abu Mas’ud Albadri (Radiyallahu Anhu) haƙiƙa Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya karanta ayoyi biyu na ƙarshen Baƙara a cikin dare sun isar masa” (Bukhari: 3786, muslim 807).
Malamai sun bayyana ma’anar “sun isar masa” da cewa; za su zama garkuwa a gareshi daga dukkan sharri; ko kuma za su tsaya a masa a matsayin ƙiyamul laili”.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Falalar Ayoyi Goma Na Farko Ko Ƙarshen Suratul Kahfi Ta Ke danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Karatun Surah A Cikin Sallah danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.









![Gaskiyar Abin Da Ya Faru Na Shahadar Husaini [R.A] Gaskiyar Abin Da Ya Faru Na Shahadar Husaini [R.A]](https://wikihausa.com.ng/wp-content/uploads/2024/11/Gaskiyar-Abin-Da-Ya-Faru-Na-Shahadar-Husaini-R.A-100x70.jpg)
