liƙawa: Ramadan
Zan Iya Amfani Da Kiran Assalatu Wajen Dakatar Da Sahur?
Amsa: Mutum zai iya yin hakan, amma abin da yafi shi ne, yayi amfani da lokaci, maimaikon kiran assalatu; saboda wasu na saka assalatu...
Ta Yaya Zan Gane Lokacin Da Zan Dakatar Da Sahur, Idan...
Amsa: Mutum zai dakatar da yin sahur, ta hanyar kiyaye lokutan fitowar alfijir da ake rubutawa na kowacce rana a kalanda, ko kafofin sadarwa...
Idan Na Farka Amakare Lokacin Sahur, Ina Fara Cin Abincin Sahur,...
Amsa: Mutum zai cinye abinda ya saka abakinsa lokacin sahur, koda alfijir ya fito; Haka kuma, idan ruwa ne zai shanye wanda yake cikin...
Shin Dole Ne Sai Mutum Yaci Abinci Sosai Sannan Za A...
Amsa: Koda ruwa mutum ya kurɓa, ko yaci dabino, shi ake kira sahur, ba sai lalle ya ci abinci ba.
Hujja: "Koda ruwa ne mutum...
Menene Sahur?
Amsa: Sahur shi ne abincin da wanda zai tashi da azumi yake ci, kafin fitowar alfijir.
Hujja: "Ku yi sahur, domin a cikin sahur akwai...
Shin Idan Naga Watan Ramadan, Zan Yi Shiru Nena Ɗauki Azumin...
Amsa: Idan mutum yaga watan azumin Ramadan, zai sanar da hukumar dake da alhakin sanar da al'umma, domin ɗaukar azumin.
Hujja: "Bilal faɗa wa mutane...
Akwai Wata Alama Dake Tattare Da Jaririn Watan Ramadan?
Amsa: Babu wata alama da mutum zai gani; saidai kawai zai ga jaririn watan Ramadan ne kamar yadda ake ganin sabon kowanne wata idan...
Mutum Nawa Ne Ake Buƙatar Suga Wata Kafin A Ɗauki Azumi?
Amsa: Mutum ɗaya idan yaga watan azumi, ya wadartar ga mutanen wannan ƙasar, da mutum ɗayan nan ke ciki kowa ya ɗauki azumi.
Hujja: "Wani...
Wane Ne Azumin Ramadan Ya Wajaba Akansa?
Amsa: Wanda azumin Ramadan ya wajaba akansa, shine wanda gashin mara ya fito masa, mace ko namiji.
Hujja: “Shari'ar Musulunci bata aiki akan mutum uku, su...
Da Me Zan Dogara Wajen Ɗaukar Azumin Ramadan; Shin Sai Naga...
Amsa: Mutum zai dogara ne da abin da shari'ar Musulunci ta umarce shi yayi; shi ne ya ɗauki azumi da zarar hukuma ta sanar...









