Tag: Ramadan

  • Falalar Azumin Ranar Arfa

    Falalar Azumin Ranar Arfa

    Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:

    “Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar da ta zo bayanta”. (Muslim 1162).

    Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Kwana Uku A Kowanne Wata danna nan.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Ranar Arfa danna nan

    Don karanta cikakken bayani a kan Laccocin Ramadan Na Mumbarin Jawabi Daga Malamai danna nan.

    Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

  • Azumin Litinin Da Alhamis

    Azumin Litinin Da Alhamis

    Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.

    Falalarsa.

    An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance yana yin azumin ranakun Litinin da Alhamis” (Tirmizi 7451 Nasa’i 2/86).

    Kuma Usama Ibn Zaid ya tambayi Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) kan azumin litinin da Alhamis da yake yi, sai ya ce: “Waɗannan ranaku ne biyu da ake bujirar da ayyuka ga Ubangijin Taliƙai a cikinsu, in an so a bujirar da aikina ina azumi”(Nisa’I 2357, Ahmad 5/201).

    Domin karanta cikakken bayani akan Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) da Falalarsa danna nan.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Azumin Kwanaki Shida A Watan Shawwal (Sitta Shawwal) danna nan.

    Don karanta cikakken bayani a kan Falalar Azumin Watan Muharram danna nan.

    Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

  • Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam)

    Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam)

    Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum.

    Falalarsa.

    Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce: “Sallar da Allah ya fi so,, ita ce sallar Annabi Dawud (Alaihis salam) Kuma azumin da Allah ya fi so, shi ne azumin Annabi Dawuud (Alaihis salam)”

    (Bukhari 1976. Muslim 1159).

    Domin karanta cikakken bayani a kan Raya Daren Lailatul Ƙadari danna nan.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Raya Daren Lailatul Ƙadari danna nan.

    Don karanta cikakken bayani a kan Falalar Dasa Bishiya danna nan.

    Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.