Gida Liƙau(tags) Ilimin addini

liƙawa: ilimin addini

Shin Idan Naga Watan Ramadan, Zan Yi Shiru Nena Ɗauki Azumin...

0
Amsa: Idan mutum yaga watan azumin Ramadan, zai sanar da hukumar dake da alhakin sanar da al'umma, domin ɗaukar azumin. Hujja: "Bilal faɗa wa mutane...

Akwai Wata Alama Dake Tattare Da Jaririn Watan Ramadan?

0
Amsa: Babu wata alama da mutum zai gani; saidai kawai zai ga jaririn watan Ramadan ne kamar yadda ake ganin sabon kowanne wata idan...

Mutum Nawa Ne Ake Buƙatar Suga Wata Kafin A Ɗauki Azumi?

0
Amsa: Mutum ɗaya idan yaga watan azumi, ya wadartar ga mutanen wannan ƙasar, da mutum ɗayan nan ke ciki kowa ya ɗauki azumi. Hujja: "Wani...

Wane Ne Azumin Ramadan Ya Wajaba Akansa?

0
Amsa: Wanda azumin Ramadan ya wajaba akansa, shine wanda gashin mara ya fito masa, mace ko namiji. Hujja: “Shari'ar Musulunci bata aiki akan mutum uku, su...

Da Me Zan Dogara Wajen Ɗaukar Azumin Ramadan; Shin Sai Naga...

0
Amsa: Mutum zai dogara ne da abin da shari'ar Musulunci ta umarce shi yayi; shi ne ya ɗauki azumi da zarar hukuma ta sanar...

Jan Hankali Game Da Sallar Asuba

0
Sallar Asuba itace mafi Alheri fiye da barci, mu rage barci don mu ribanta da goben mu. Barci amsawar zuciya ne; ita kuwa sallah amsawar...

Islamiya Daɗi

0
Ko ka san wanda ya fara harba kibiya a tafarkin Allah shine Sa'ad Bin Abi Waqqas.. Amintaccen Al'ummar Annabi (SAW) shine Abu Ubaidatu bn Jarrah. Annabi...

Halayen Da Ya Kamata Mai Azumi Ya Siffantu Da Su

1
Halayen mai Azumi - Akwai waɗansu muhimman halaye da ya kamata mai azumi ya siffanta da su; a gan su da gaske a tattare...

Niyyar Ɗaukan Azumi

0
Ana ɗaukar niyyar azumi ne kafin fitowar alfijir; saboda hadisin da Nana Hafsat (R.A) ta rawaito daga Manzon Allah (S.A.W) cewa: "Wanda bai ɗauki...

Tarbiyar Yaro

Cikin shekara 21 farkon Rayuwar yaro ake ba shi tarbiya. Duk wanda ya kiyaye wannan ya huta. Ka raba 21÷3= 7 7 na 1 dinga wasa da...