liƙawa: ilimin addini
Shin Idan Naga Watan Ramadan, Zan Yi Shiru Nena Ɗauki Azumin...
Amsa: Idan mutum yaga watan azumin Ramadan, zai sanar da hukumar dake da alhakin sanar da al'umma, domin ɗaukar azumin.
Hujja: "Bilal faɗa wa mutane...
Akwai Wata Alama Dake Tattare Da Jaririn Watan Ramadan?
Amsa: Babu wata alama da mutum zai gani; saidai kawai zai ga jaririn watan Ramadan ne kamar yadda ake ganin sabon kowanne wata idan...
Mutum Nawa Ne Ake Buƙatar Suga Wata Kafin A Ɗauki Azumi?
Amsa: Mutum ɗaya idan yaga watan azumi, ya wadartar ga mutanen wannan ƙasar, da mutum ɗayan nan ke ciki kowa ya ɗauki azumi.
Hujja: "Wani...
Wane Ne Azumin Ramadan Ya Wajaba Akansa?
Amsa: Wanda azumin Ramadan ya wajaba akansa, shine wanda gashin mara ya fito masa, mace ko namiji.
Hujja: “Shari'ar Musulunci bata aiki akan mutum uku, su...
Da Me Zan Dogara Wajen Ɗaukar Azumin Ramadan; Shin Sai Naga...
Amsa: Mutum zai dogara ne da abin da shari'ar Musulunci ta umarce shi yayi; shi ne ya ɗauki azumi da zarar hukuma ta sanar...
Jan Hankali Game Da Sallar Asuba
Sallar Asuba itace mafi Alheri fiye da barci, mu rage barci don mu ribanta da goben mu.
Barci amsawar zuciya ne; ita kuwa sallah amsawar...
Islamiya Daɗi
Ko ka san wanda ya fara harba kibiya a tafarkin Allah shine Sa'ad Bin Abi Waqqas..
Amintaccen Al'ummar Annabi (SAW) shine Abu Ubaidatu bn Jarrah.
Annabi...
Halayen Da Ya Kamata Mai Azumi Ya Siffantu Da Su
Halayen mai Azumi - Akwai waɗansu muhimman halaye da ya kamata mai azumi ya siffanta da su; a gan su da gaske a tattare...
Niyyar Ɗaukan Azumi
Ana ɗaukar niyyar azumi ne kafin fitowar alfijir; saboda hadisin da Nana Hafsat (R.A) ta rawaito daga Manzon Allah (S.A.W) cewa: "Wanda bai ɗauki...
Tarbiyar Yaro
Cikin shekara 21 farkon Rayuwar yaro ake ba shi tarbiya.
Duk wanda ya kiyaye wannan ya huta.
Ka raba 21÷3= 7
7 na 1 dinga wasa da...









