-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Bakwai Akan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu
An karɓo daga Abdullahi ɗan Amr ɗan Asi (Radiyallahu Ahuma) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “H […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Biyar A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musa
An karɓo daga Aliyyu (Radiyallahu Anhu) ya ce: “Maganar ƙarshe da Manzon (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi ita ce: ” […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Huɗu A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu
An karɓo daga Abdullahi ɗan Abbas (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Ba ya t […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Uku A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu
An karɓo daga Abu Hurairah (Radiyallahu Anhu) ya ce: Na ji mai gaskiya abin gasgatawa mai wannan ɗakin baban Alƙasim (S […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Biyu A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu
An karɓo daga Abdullahi ɗan Amr ɗan Asi (Radiyallahu Anhuma) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Hadisi Na Ɗaya A ƙan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu
An karɓo daga Jarir ɗan Abdullahi (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Duk w […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 1 week ago
Falalar Salla A Masallacin Haramin Makka Da Madina
An karɓo daga Abu Hurairah (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) yace; “Salla a ma […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 1 month, 2 weeks ago
Lallai Ne Shugaba Ya Nemi Yardar Allah Shi Kaɗai
An karɓo daga wani mutumin Madina ya ce: “Ma’awiyya ya rubutawa Aisha (Radiyallahu Anha) wasiƙa ya ce: “Ki rubuto min w […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 5 months, 2 weeks ago
Yadda Falalar Suratul Ƙulhuwallahu Ahad Take
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) yace: “Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce: “Ku taru zan […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Sauran Waɗanda Suka Yi Shahada Tare Da Husaini (Radiyallahu Anhu)
Wani abun jan hankali shi ne sunayen waɗansu daga cikin ‘ya’yan Husaini da ƙannansa waɗanda suka gamu da ajalinsu a wa […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Yadda Falalar Karanta Amanar Rasulu Take
An karɓo daga abu Mas’ud Albadri (Radiyallahu Anhu) haƙiƙa Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya ka […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 1 week ago
Bayanin Manyan Malaman Sunna A Kan Matsayin Sayyidina Husaini (RA) Da Ranar Ashura
Haƙiƙa Sayyidina Husaini (Radiyallahu Anhu) yana da maɗaukakiyar daraja da alfarma a zukatan dukkan musulmi na ƙw […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 2 weeks ago
Yadda Falalar Suratul Falaƙi Da Nasi Take
An karɓo daga Uƙubatu ɗan Amir (Radiyallahu Anhu) yace; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) yace; “Ba ka ga wa […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 6 months, 2 weeks ago
Maganganu Na Ƙarya A Kan Kashe Husaini (RA)
Waɗanda suka rawaito labaran kashe Husaini (Radiyallahu Anhu) da kashe Usman (Radiyallahu Anhu) da sauran yaƙe-yaƙe su […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 1 week ago
Yadda Falalar Karanta Ayatul Kursiyyi Ya Ke
An karɓo daga Ubayyu ɗan ka’ab (Radiyallahu Anhu) ya ce: “Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) yace; “Ya baban M […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 1 week ago
Haramun Ne Mata Su Halarci Husainiyya
A baya kaɗan mun kawo wasiyyar da Imamu Husaini ya yi wa mata a gab da shahadarsa har ila yau a cikin wasiyyar ya […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 1 week ago
Yadda Falalar Karatun Al-Ƙur'ani Ya Ke
Karatun ƙur’ani ibada ce babba wacce babu sama da ita; musamman in ta haɗu da ikhlasi da lura da ma’anoni da m […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 1 week ago
Falalar Sadaƙar Mai Ƙaramin Ƙarfi
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu anhu) ya ce: “Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) yace: “S […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 1 week ago
Wasiyyar Imamu Husaini (Radiyallahu Anhu)
An karɓo daga Imamu Husaini (Radiyallahu Anhu); ya ce da ‘yar uwarsa Zainab lokacin da ya ga tana marin kumatunta za […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 2 weeks ago
Yadda Falalar Zikiri Bayan Sallar Asuba Har Zuwa Ɓullowar Rana Ya Ke
An karɓo daga Anas ɗan Malik (Radiyallahu Anhu) yace; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) yace; “Wanda ya yi s […] - Load More
Gida Shehu Mansur Dala