An karɓo daga Abu Hurairah (Radiyallahu Anhu) ya ce: Na ji mai gaskiya abin gasgatawa mai wannan ɗakin baban Alƙasim (Sallallahu Alaihi Wasallam) yana cewa: “Ba a cire tausayi sai daga zuciyar mara rabo a lahira”.
Abu Dawud da Tirmizi ne suka rawaito shi.
Domin karanta cikakken bayani a kan Hadisi Na Huɗu A kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Shugabanci A Musulunci (Hadisai Tamanin Da Biyu Akan Shugabanci) wanda Shehu Mansur Dala ya wallafa shi domin karanta cikakken Littafin danna nan.









