An karɓo daga Abdullahi ɗan Amr ɗan Asi (Radiyallahu Anhuma) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Masu tausayi Allah mai rahama zai tausaya musu. Ku tausayawa na ƙasa da ku wanda yake sama da ku zai tausaya muku.
Abu Dawud da Tirmizi ne suka rawaito shi.
Domin karanta cikakken bayani a kan Hadisi Na Uku A kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Shugabanci A Musulunci (Hadisai Tamanin Da Biyu Akan Shugabanci) wanda Shehu Mansur Dala ya wallafa shi domin karanta cikaken Littafin danna nan.









