An karɓo daga Anas ɗan Malik (Radiyallahu Anhu) yace; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) yace; “Wanda ya yi sallar asuba a cikin jam’i, sannan ya zauna yana ambaton Allah har rana ta ɓullo; sannan ya yi salla raka’a biyu za a ba shi lada hajji da umra cikakku, cikakku, cikakku (Tirmizi 586).
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Falalar La Ilaha Ilallahu Ta Ke danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Ƙulhuwallahu Ahad danna nan.
Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.