Hadisi Na Tara Akan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu

0
283

An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: Allah Ta’ala yana ƙin mutane huɗu; Ɗan kasuwa mai yawan rantsuwa, da talaka mai girman kai, da tsoho mazinaci da kuma azzalumin shugaba.

Nasa’i da Ibn Hibban ne suka rawaito shi, Muslim ma ya rawaito makamancinsa sai dai a ruwayarsa ya ce; “Da talaka mai girman kai da shugaba maƙaryaci”.

Domin karanta cikakken bayani a kan Hadisi Na Goma A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Shugabanci A Musulunci (Hadisai Tamanin Da Biyu A Kan Shugabanci); wanda Shehu Mansur Dala ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.

labarin da ya wuceYadda Ake Springrolls
Labarin na GabaFalalar Dasa Bishiya