Addu’ar Da Mutum Zai Yi Idan Ya Yi Buɗa Baki A Gidan Mutane

0
493

Afɗara indakum saa’imuuna wa akala ɗa’aamakum abraaru; wasallat alaikumul mala’ikatu“.

{Allah ya sa masu azumi su yi buɗa baki a wajenku; kuma Allah ya sa nagartattun bayi su ci abincinku; kuma Allah ya sa Mala’iku su yi muku addu’a}.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’a Bayan An Gama Cin Abinci danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Ciyar Da Mai Azumi danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Da Ga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’a A Lokacin Da Mai Azumi Zai Buɗe Baki
Labarin na GabaAddu’a Bayan An Gama Cin Abinci
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.