Addu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa

Addu'ar yin sabon abu

Written by

in

Idan ɗayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, to ya ce:-

Allaahumma innii as’aluka khairahaa wa khaira maa jabaltahaa alaihi, wa a’uzu bika min sharrihaa wa sharri maa jabaltahaa alaihi“.

{Ya Allah! Ina roƙon ka alherinta da alherin da ka ɗabi’antar da ita a kansa; kuma ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin da ka ɗabi’antar da ita a kansa}.

Idan kuma ya sayi raƙumi, to ya kama tozon raƙumin ya faɗi kwatankwacin wannan (addu’ar).

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’a Idan Mutum Ya Yi Fushi danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Sakamakon Zalunci Yake danna nan.

Comments

Leave a Reply