Yadda Ake Addu’ar Tafiya Zuwa Masallaci

0
59

“Allahumma ja’al ,fii ƙalbii nuuran, wafii lisaanii nuuran, wafii sam’ii nuuran, wafii basarii nuuran, wamin fauƙii nuuran, wamin tahtii nuuran, wa’an yamiinii nuuran, wa’an shamaali nuura, wamin amaamii nuuran, wamin kalfii nuuran, waj’al fii nafsii nuuran, wa a’azim lii nuuran, wa azzim lii nuuran, waj’al lii nuuran, waj’alnii nuuran, Allahumma A’aɗinii nuuran, waj’al fii asabii nuuran, wafii lahmii nuuran, wafii basharii nuuran, Allaahumma ja’al lii nuuran fii ƙabarii, wa nuuran fii izaamii, wa zidnii nuuran, wa zidnii nuurann fii izaamii, wa zidnii nuuran, wa zidnii nuuran, wa hab lii nuuran”.

{Ya Allah ka sanya haske a cikin zuciya ta, da haske a kan harshena, da haske a ji na; da haske a gani na, da haske a ɓirɓishi na, da haske a ƙarƙashi na, da haske a baya na; ka sanya haske a cikin rai na, ka girmama haske gare ni, ka sanya ni (na zama) haske; ka sanya haske a cikin jijiyoyi na, da haske a cikin nama na, da haske a cikin jini na; da haske a cikin gashi na, da haske a cikin fata ta. Ya Allah ka sanya mini haske a cikin ƙabari na, da haske a cikin ƙasusuwa na; ka ƙara mini haske, ka ƙara mini haske, ka ƙara mini haske, ka ba ni haske a kan haske}.

Domin karanta cikakken bayani akan Addu’ar Shiga Masallaci danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Yadda Ake Addu’ar Ismullahil A’azim danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Shiga Masallaci
Labarin na GabaAddu’ar Da Ake Ma Wanda Ya Sanya Sabuwar Tufa
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.