Wane Suna Ake Kiran Manzon Allah(S.A.W)

0
623

Wane suna ake kiran Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama kafin zuwan annabta: 

Sunan da ake kiran Manzon Allah (s.a.w) da shi kafin zuwan annabta shi ne

1.Al-Amin(mai gaskiya).

Domin sanin wace ce kakar Manzon Allah danna nan

labarin da ya wuceManufar Rayuwar Aure A Addini Da Wayewar Zamani
Labarin na GabaA Ina Mahaifiyar Annabi muhammad (S.A.W) Ta Rasu?