liƙawa: yadda ake
Maganganu Na Ƙarya A Kan Kashe Husaini (RA)
Waɗanda suka rawaito labaran kashe Husaini (Radiyallahu Anhu) da kashe Usman (Radiyallahu Anhu) da sauran yaƙe-yaƙe sun ƙara ƙarerayi da yawa a cikin labaran.
A...
Tarihin Malam Ɗankwandarai
An haifi Malam Isa Ɗankwandarai a garin Sankara a Ƙauyen Kwandarai. Ya yi tafiye-tafiyen neman karatu har Ubangji Maɗaukakin Sarki Ya hore masa Alƙur'ani;...
Tarihin Abubakar Malami SAN
Abubakar Malami SAN, wanda aka haifa a ranar 17 ga watan Afrilu, 1966 a kauyen Gwari dake jihar Kebbi, Najeriya, yana daga cikin shahararrun...
Addu’ar Shiga Wata Karkara Ko Wani Gari
اللهم رَبَّ السَّمَوَاتِ السَّبْع وَمَا أَظْلَلْنَ، وَرَب
الأَرَضِينَ السَّبْعِ وَمَا أَقْلَلْنَ ، وَرَبَّ الشَّيَاطِينِ وَمَا أَضْلَلْنَ ، وَرَبَّ الرِّيَاحِ وَمَا ذَرَيْنَ ، أَسْأَلُكَ خَيْرَ
هَذِهِ الْقَرْيَةِ...
Addu’a Idan Mutum Ya Ga Wani Abu Mai Ban Mamaki
Addu'a idan mutum ya ga wani abu mai ban mamaki, ko na farin ciki
سُبْحَانَ اللهِ
Subhanallah
Tsarki ya tabbata ga Allah.
الله أكبر
Allahu akbar
Allah ne Mafi girma.
Danna...
Addu’a Ga Wanda Yace Maka: Allah Ya Yi Maka Albarka
وَفِيكَ بَارَكَ الله.
Wa fi ka barakallah
Kai ma Allah ya yi maka albarka.
Karanta Addu'a Ga Wanda Aka Zo Biyansa Bashinsa
Edita@rumasau-kallamu
Shigowar Ƙananan Ƙabilu Ƙasar Hausa
Sauran Ƙabilu
Bayan waɗannan al’ummomi da aka yi bayani kan shigowarsu ƙasar Hausa akwai wasu ƙananan ƙabilu waɗanda suke maƙwabtaka da suka shigo. Misali, a...
Zubar Da Ruwa A Farko Da Kuma Ƙarshen Juna Biyu
Zubar da ruwa ga farkon ciki da kuma ƙarshen ciki musamman daga wata 8 zuwa haihuwa ba cuta ko matsala ba ce ga mace.
Lokacin...
Faɗakarwa A Kan Cin Hanci Da Rashawa
Majalisar Tarayya da Zargin Naira Miliyan Uku
Ƙungiyar SERAP ta fito fili ta buƙaci EFCC da ICPC su binciki Majalisar Tarayya kan zargin cewa ana...
Addu’a Ga Wanda Aka Zo Biyansa Bashinsa
Addu'a ga wanda ya ba da bashi idan aka zo biyan sa bashinsa
بَارَكَ اللهُ لَكَ فِي أَهْلِكَ وَمَالِكَ ، إِنَّمَا جَزَاءُ السَّلَفِ الْحَمْدُ وَالأَدَاء...









