Gida Liƙau(tags) Ilimin addini

liƙawa: ilimin addini

Shekarar Annabi Muhammad(S.A.W) Nawa Mahaifinsa Ya Rasu?

0
Shekerar Annabi Muhammad sallallahu alaihi wasallama nawa mahaifinsa ya rasu? 1.Ba a haife shi ba a lokacin da ya rasu. Domin sanin wace ce ta karɓi...

A Ina Mahaifiyar Annabi muhammad (S.A.W) Ta Rasu?

0
A ina mahaifiyar Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallama ta rasu? Mahaifiyar Annabi Muhammad sallallahu alaihi wasallam ta rasu a 1.wani gari tsakanin Makkah da madina (Al-Abwaa). Domin...

Wane Suna Ake Kiran Manzon Allah(S.A.W)

0
Wane suna ake kiran Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama kafin zuwan annabta:  Sunan da ake kiran Manzon Allah (s.a.w) da shi kafin zuwan annabta shi...

Manufar Rayuwar Aure A Addini Da Wayewar Zamani

0
MANUFAR RAYUWAR AURE A ADDINI DA WAYEWAR ZAMANI. Rayuwa ba manufa, rayuwa ce marar ɗanɗano. Matukar ma'aurata sun haɗu a kan manufa ɗaya za su...

Wace Ce Ta Karɓi Haihuwar Annabi Muhammad (S.A.W)?

0
Wace ce ta karɓi haihuwar Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam  Wadda ta karɓi haihuwar Annabi muhammad (s.a.w) ita ce 1.Mahaifiyar Abdurrahman Bin Awf. Domin sanin ladubban amsa...

Wace Ce Ta Karɓi Haihuwar Annabi Muhammad(S.A.W)?

0
WACE CE TA KARƁI HAIHUWAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM Wacce ta karɓi haihuwar Annabi muhammad (s.a.w) ita ce 1.Mahaifiyar Abdurrahman Ɗan Awf. Domin sanin nasabar manzon allah(s.a.w)

Ladubban Addu’a A Musulunci

0
WAƊANDA ALLAH KE GAGGAUTA AMSA ADDU'ARSU 1. Addu'ar Annabawan Allah. 2. Addu'ar mala'ikun Allah 3. Addu'ar wanda aka zalunta. 4. Addu'ar mai Ƙarfin imani da tsoron Allah. 5. Addu'ar...

Wane Ne Ya Raɗa Wa Manzon Allah(S.A.W) Suna Muhammad?

0
Wane ne ya raɗa wa Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama suna Muhammad? Wanda ya raɗa wa manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam suna Muhammad shi ne: 1.Kakansa...

Wace Ce Kakar Manzon Allah(S.A.W)?

0
Wace ce kakar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ta ɓangaren mahaifiyarsa kakar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam ta ɓangaren mahaifiyarsa ita ce 1.Fatimah ƴar Amr Ɗan...

Me Yasa Ake Kiran Kakan Manzon Allah Da Suna Shaibah?

0
Mene ne yasa ake kiran kakan Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam Abdulmuttallib da suna Shaibah (tsoho) Ana kiran kakan Manzon Allah (S.A.W) Abdulmuttallib da suna Shaibah (tsoho)...