Gida Liƙau(tags) Ilimin addini

liƙawa: ilimin addini

Me Yasa Aka Fi Son Mai Azumi Ya Dage A Goman...

0
Amsa: Ana son mai azumi ya ƙara dagewa ne a goman ƙarshen Ramadan; saboda ninka lada da Allah Azza wa Jalla yake wa bayinsa,...

Akwai Bambanci Ne Da Tsakanin Tarawihi Da Sallar Tahajjud?

0
Amsa: A'a.Babu bambanci duk itace ƙiyamul laili, fassarar tahajjud tana nufin dagewa ko kokari wajen yin sallar dare, ta hanyar daɗewa a tsaye kana...

Akwai Bambanci Tsakanin Ƙiyamul Laili Ne Da Tarawihi Ko Asham?

0
Amsa: Babu wani bambanci, duk abu ɗaya ne, sunan ne kawai kowanne da abin da yake nufi. Idan akace ƙiyamul laili, ana nufin tsayuwar...

Idan Mai Azumi Yaji Kiran Sallah, Amma Bai Ci Gaba Ba,...

0
Amsa: Zai rama wannan azumin guda ɗaya, amma babu kaffara. Hujja: Nawawi mawurdi. Domin karanta cikakken bayani akan Mece Ce Ƙiyamul Laili? danna nan. Domin karanta cikakken...

Idan Mutum Ya Ji Kiran Sallah Na Fitowar Alfijir Yaci Gaba...

0
Amsa: Zai rama wannan azumin bayan sallah, sannan kuma zaiyi kaffara. Hujja: Nawawi, Mawurdi, littafi: Almajmu'u. Domin karanta cikakken bayani akan Idan Mai Azumi Yaji Kiran...

Shin Idan Mutum Yana Cikin Kusantar Iyalinsa Alfijir Ya Fito, Yaya...

1
Amsa: Daga lokacin da alfijir ya fito, sai ya dakatar daga ci gaba da kusantar ta, babu komai, azumin shi yana nan daram. Hujja: Nawawi,...

Shin Idan Mutum Yana Azumin Ramadan Sai Ya Manta Ya Kusanci...

0
Amsa: Babu ramuwa, kuma babu kaffara, azuminsa yana nan daram. Hujja: Mazhabu Hambaliyya Mazhabu Shafi'iyua, Ibnu Taimayyah, Shaukani, Sun'ani, littafi: Nailul Audar, Subulus Salam. Domin karanta...

Idan Mutum Yayi Tafiya, Sai Ya Ajiye Azuminsa, A Lokacin Iyalinsa...

0
Amsa: Ko shakka babu, ya halatta; saboda wannan azumin zasu rama shi ne bayan sallah, bisa uzuri da shari'ah tayi musu. Akwai wasu daga...

Shin Mutum Zai Iya Ciyarwa A Maimaikon Ya Rama Musu Azumin...

0
Amsa: Ya halatta mutum ya ciyar da abinci a madadin ramawa iyayensa ko wani nasa azumin Ramadan. Hujja: (Fatawar Sufyanus Sauri da Hassan, littafi: Acrruhu). Domin...

Mutum Zai Iya Ramawa Iyayensa Azumin Ramadan?

0
Amsa: Tabbas mutum zai iya ramawa iyayensa ko wani nasa azumin Ramadan da yasha kafin rasuwar sa. Hujja: "Wanda duk ya mutu akwai ramuwar azumi...