Falalar Ba wa Ɗan Uwa Sadaƙa

0
419

An karɓo da ga Salman ɗan Amr (Radiyallahu anhu) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

“Bai wa miskinin sadaƙa lada ɗaya ne, bai wa ɗan uwa saƙaka lada biyu ne” (Ladan sadaƙa da ladan sada zumunta)

(Tirmizi 658).

Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Sassauci Ga Wanda Ake Bi Bashi danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Zikiri danna nan.

Wannan bayani an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceFalalar Yin Sadaka A Asirce
Labarin na GabaFalalar Sassauci Ga Wanda Ake Bi Bashi