Irin malaman da suka ba da gudunmawa wajen yaɗa ilmin Alƙur’ani a Zamfara sun haɗa da:
1. Malam Maharaz Yanfuɗo
2. Malam Yusuf Godar
3. Malam Lawwali na Zariya Bakin Kasuwa
4. Malam Muhammad Bello
5. Malam Bawa Sagai
6. Liman Zaid Bakin Marina
7. Malam Salih Niyas
8. Malam Umar Maitela
9. Malam Murtala Malamawa
10. Abdullahi Mai Saƙa
11. Malam Yahaya Yalwa
- 12. Malam Abdullahi Shira Masa
Domin karanta cikakken bayani akan Wasu Daga Malaman AIƙur’ani A Kebbi (Lardin Zuru) danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Asalin Sunan Ƙabilar Ƙuraish danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Tsarin Tsangayun Alƙur’ani A Arewacin Najeriya; Tarihin Su Da Zamantakewar Su Da Hanyoyin Raya Su; wanda Dr. Sunusi Iguda Ƙ/Nasarawa ya wallafa shi; domin karanta cikakken Littafin danna nan.