Gida Liƙau(tags) Ilimin addini

liƙawa: ilimin addini

Su Wa Ya Fi Cancanta A Fitarwa Da Zakka?

0
Amsa: Ana fitarwa da duk wani musulmi namiji ko mace, bawa ko ɗan jariri ne ko baligi. Domin karanta cikakken bayani a kan Shin Akwai...

Yaushe Ake So Afara Fitar Da Zakka?

0
Amsa: Ana fara fitarwa ne tun daga kwanaki biyu kafin sallah. Domin karanta cikakken bayani akan Suwa yafi cancanta a fitarwa? danna nan. Domin karanta cikakken...

Wane Irin Abinci Ake Bayarwa, Kuma Yaya Yawan Abinda Zaka Fitarwa...

0
Amsa: Irin abincin da ake ci a yankin da kake zaune, gamagarin abinci ko na musamman gwargwadon wadartarka, ana fitarwa duk mutum ɗaya ciki...

Shin Mace Za Ta Iya Shan Maganin Da Zai Hana Al’adarta...

0
Amsa: Idan har likita ƙwararre yace maganin ba zai cutar da ita ba, kamar ya haifar mata da wata illa nan gaba, ba laifi...

Idan Ya Zaɓi Yin Azumi Sittin Yana Cikin Yi, Sai Rashin...

0
Amsa: Idan ya ɗauko yin kaffara nayin azumi sittin, sai ya kamu da rashin lafiya ko ranar sallah layya ta shigo ko al'adarta tazo,...

Idan Mutum Ya Karya Azumi Da Gangan, Menene Abinda Shari’a Tace...

0
Amsa: Idan mutum ya karya azumi da gangan, zaiyi azumin wata biyu a jere ko ya ciyar da mutane sittin ko ya'yanta bawa; wannan...

Idan Mutum Ya Dace Da Daren Lailatul Ƙadari Kuma Ya Gane...

0
Amsa: Zai yi addu'a ne akan buƙatunsa na duniya da lahira. Ko yayi addu'ar da Ummuna A'isha ta koya daga Shugaban halitta.. Hujja: "Allahumma innaka...

Wacce Alama Ce Mutum Zai Gane Wannan Daren Shine Daren Lailatul...

0
Amsa: Mutum zai gane wannan daren lailatul Ƙadari ne ta hanyar jin hakan a jikinsa da kuma amincin da zai ji a wannan daren;...

A Wace Ranar Ce Zan Nemi Wannan Dare?

0
Amsa: A mara ake neman daren lailatul ƙadari, kamar ranar da azumi yayi ishirin da biyu (22) da ranar ishirin da huɗu (24) da ranar...

Me Ake Nufi Da Daren Lailatul Ƙadari?

0
Amsa: Daren lailatul ƙadari wani dare ne cikin watan Ramadan da ibada acikinsa; tayi daidai da ibadar watanni dubu, wanda yayi daidai da shekara...